Legit Hausa
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Lamarin ya faru ne a wani fitaccen otel dake a yankin Ikotun
cikin jihar Legas, yayin da jayayya ta barke tsakanin wasu abokai guda biyu
akan wanda yafi wani karfin jima'i da kuma dadewa yana jima'i.
A lokacin da suke musun wata karuwarsu na gefe, inda ta nemi
kowanne a cikinsu ya ajiye naira dubu hamsin (N50,000), ta saka ka'idar cewa
duk wanda yafi wani jimawa a yayin jima'in shine zai karbi wannan kudi.
Ba bata lokaci suka tafi dakin da zasu yi wannan aika-aika.
Abokin mamacin ya bayyana cewa sai da mamacin ya kawo (Inzali) sau shida ba
tare da ya tsaya ba, a lokacin da ya kawo a karo na bakwai ne sai numfashinsa
ya tsaya cak, nan take ya fadi matacce a gurin.
A yanzu haka dai jami'an tsaro na yankin Ikotun, sun
tabbatar da faruwar lamarin, inda suka bayyana cewa yanzu haka suna cigaba da
gabatar da bincike akan lamarin.
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi