Wata yar karamar yarinya a jihar Ondo, ta sami kanta a cikin yanayi na damuwa da tausayi bayan wani kato ya jata da karfi ya shigar da ita cikin wani shago ya yi mata fyade da karfi da yaji da yammacin jiya.
Sakamakon wannan aika-aika dai an yage au'aurar wannan yarinya mai suna Oluwatosin Abosade kuma jini ya dinga zuba daga jikinta.
Wata majiya ta yi zargin cewa yansanda sun kai yarinyar Asibiti na garin Irele amma sai suka tafi suka barata nan take.
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi