Takunkumin ya shafi hafsoshin tare da iyalanasu wadanda aka haramtawa shiga kasar Amurka.
Sakataren harkokin cikin gida na Amurka Mike Pompeo ya ce, akwai kwakwakwarar shaidar cewa wadannan hafsoshi na da hannu a cin zarafi da aka yi wa Musulmin Rohingya a 2017.
Gwamnatin kasar Myammar dai ta yi Allah wadai da wannan mataki da Amurka ta dauka, yayin da sojin kasar Myammar suka kira wannan takunkumi rashin adalci.
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi