Wata kotu da ke zama a
Kano a ranar Alhamis, 27 ga watan Yuni ta dage sauraron karar da
mahukuntan fadar jihar suka shigar akan Gwamna Umar Ganduje da wasu
mutane bakwai.
Mahukunta hudu na fadar Kano, Yusuf Nabahani (Madakin Kano), Abdullahi
Sarki Ibrahim (Makaman Kano), Bello Abubakar (Sarkin Dawakin Mai tuta)
da Muktar Adnan (Sarkin Mai Kano), sun shigar da karar Kakakin majalisar
dokokin Kano, Gwamnan jihar Kano, Babban alkali , Tafida Abubakar Ila,
Ibrahim A Gaya, Ibrahim Abubakar II da Aminu Ado Bayero bisa kafa sabbin
masarautu da nada sarakuna.
Lauyan mai shigar da kara Lateef Fagbemi (SAN) da lauyan wanda ake
tuhuma, Ibrahim Muktar sun amince da ranar 16 ga watan Yuli a matsayin
ranar cigaba da sauraron karan
Alkali mai sauraren karar, Justis Ahmed Tijjani Badamosi ya daga
sauraran karan zuwa ranar 16 ga watan Yuli don cigaba da sauraran
shari'ar.
A baya Legit.ng ta rahoto cewa Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya
kacaccala masarautun jihar zuwa yanka biyar. Read more: https://hausa.legit.ng/1245735-kotu-ta-dage-sauraron-karar-da-mahukuntan-fadar-kano-suka-shigar-kan-ganduje.htmlLegit Hausa
Legit Hausa
Wata kotu da ke zama a Kano a ranar Alhamis, 27 ga watan
Yuni ta dage sauraron karar da mahukuntan fadar jihar suka shigar akan Gwamna
Umar Ganduje da wasu mutane bakwai.
Mahukunta hudu na fadar Kano, Yusuf Nabahani (Madakin Kano),
Abdullahi Sarki Ibrahim (Makaman Kano), Bello Abubakar (Sarkin Dawakin Mai
tuta) da Muktar Adnan (Sarkin Mai Kano), sun shigar da karar Kakakin majalisar
dokokin Kano, Gwamnan jihar Kano, Babban alkali , Tafida Abubakar Ila, Ibrahim
A Gaya, Ibrahim Abubakar II da Aminu Ado Bayero bisa kafa sabbin masarautu da
nada sarakuna.
Lauyan mai shigar da kara Lateef Fagbemi (SAN) da lauyan
wanda ake tuhuma, Ibrahim Muktar sun amince da ranar 16 ga watan Yuli a
matsayin ranar cigaba da sauraron karan Alkali mai sauraren karar, Justis Ahmed
Tijjani Badamosi ya daga sauraran karan zuwa ranar 16 ga watan Yuli don cigaba
da sauraran shari'ar.
A baya Legit.ng ta rahoto cewa Gwamnan jihar Kano, Abdullahi
Ganduje ya kacaccala masarautun jihar zuwa yanka biyar.
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Tags:
BIRNIN-KEBBI