KDF ta bankado wasu hanyoyin magance rashin ci gaba a jihar Kebbi da arewacin Najeriya

Kungiyar yekuwa domin fadakar da jama'a kan cigaban jihar Kebbi, watau Kebbi Development Forum KDF, ta gudanar da taron zamanta a garin Birnin kebbi ranar Laraba 12 ga watan Yuni 2019 domin tattaunawa kan wasu muhimman ababe da ke ci ma al'umma tuwo a kwarya wajen ci gaban jihar Kebbi, da ma Arewacin Najeriya.

Saurari shugaban kungiyar Profesa S.D Mahuta:




Saurari Sakataren kungiyar Alh.Usman Abubakar Gwandu
 







DAGA ISYAKU.COM

 Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN