Yayin da ake jira a
jiran a ji labarin wadanda shugaban kasa Muhammadu Buhari zai nada a
gwamnatinsa a karo na biyu, mun fara jin kishin-kishin din akwai Hadiman
da ka iya yin tazarce.
Rahotanni na yawo daga jaridar The Cable cewa akwai yiwuwar shugaban
kasa Buhari ya sake nada Mista Boss Mustapha a matsayin Sakataren
gwamnatin tarayya a wani sabon karo na biyu.
Haka zalika, ana tunanin cewa Malam Abba Kyari ne zai cigaba da aiki a
matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasar. Kawo yanzu dai babu
wanda shugaba Buhari ya ba wani mukami.
Har yanzu dai ko da ba a sanar ba tukuna, wadannan kusoshi na gwamnatin
shugaba Buhari, su na cigaba da gudanar da ayyukansu kamar yadda su ka
saba tun kafin a ruguza gwamnatin baya. Read more: https://hausa.legit.ng/1242624-da-alamu-boss-mustapha-da-abba-kyari-su-cigaba-da-rike-mukamansu.html
Legit Hausa
Yayin da ake jira a jiran a ji labarin wadanda shugaban kasa
Muhammadu Buhari zai nada a gwamnatinsa a karo na biyu, mun fara jin
kishin-kishin din akwai Hadiman da ka iya yin tazarce. Rahotanni na yawo daga
jaridar The Cable cewa akwai yiwuwar shugaban kasa Buhari ya sake nada Mista
Boss Mustapha a matsayin Sakataren gwamnatin tarayya a wani sabon karo na biyu.
Haka zalika, ana tunanin cewa Malam Abba Kyari ne zai cigaba
da aiki a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasar. Kawo yanzu dai
babu wanda shugaba Buhari ya ba wani mukami. Har yanzu dai ko da ba a sanar ba
tukuna, wadannan kusoshi na gwamnatin shugaba Buhari, su na cigaba da gudanar
da ayyukansu kamar yadda su ka saba tun kafin a ruguza gwamnatin baya.
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Tags:
LABARI