Legit Hausa
Da farko dai Legit.ng ta rahoto cewa Kotun kolin Najeriya ta
yanke hukuncin cewa jam'iyyar All Progressives Congress APC ba tada hakkin
takara a zaben gwamnan jihar kuma saboda haka, an yi fatali da dukkan kuri'un
da ta samu.
Gamayyar alkalai biyar na kotun sun yi ittifaki a ranar
Juma'a cewa jam'iyyar APC bata gudanar da zaben fidda gwani ba bisa ga
ka'idojin jam'iyyar. Babban alkali, Paul Adamu Galinji, ya ce dukkan kuri'un da
aka kadawa jam'iyyar APC banza ne kuma sannan jam'iyyar da tazo na biyu a
zabubbukan ne zababbun masu kujerar.
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi