Biyo bayan nadin sabbin
sarakunan yanka guda hudu da gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar
Ganduje, ya yi a ranar Asabar, wasu kungiyoyin al'umma a karamar hukumar
Wudil sun bijire wa masarautar Gaya da suka fada a karkashinta, tare da
bayyana mubaya'ar su ga masarautar Kano.
Da yake magana da manema labarai jim kadan bayan kammala taron
kungiyoyin al'umma a karamar hukumar Wudil, Malam Muhammad Idris,
shugaban gamayyar kungiyoyin tare da sakatarensa, Dakta Baba Sani Wudil,
sun bayyana cewar ba a tuntubi al'ummar karamar hukumar Wudil ba kafin a
kirkiri sabbin masarautun, a saboda haka an saba wa tsohon tarihin da
yankin keda shi.
"Ba mu nemi a kirkiri sabuwar masarauta ba, kuma da gwamnati tayi niyyar
yin hakan ba ta tuntubi jama'ar karamar hukumar Wudil ba. Mun tabbatar
da cewar sabuwar dokar masarautun da gwamnati ta kirkira za ta lalata
tsohon tarihin da Wudil keda shi.
"Mu na da dogon tarihi a karkashin tsohuwar masarautar Kano a matsayin
mu na 'Jobawa', kuma mu na son gwamna Ganduje ya san da hakan.
"Da wannan muke son sanar da cewar dukkan masu ruwa da tsaki a karamar
hukumar Wudil su na biyayya ne ga masarautar Kano ba Gaya ba," a cewar
sa.
Ya kara da cewa al'ummar karamar hukumar Wudi zasu mika koken su ga
dukkan hukumomin da abin ya shafa domin a duba bukatar su.
A cewar sa, masu da ruwa da tsaki a Wudil zasu bi duk hanyoyin da suka
dace da dokokin Najeriya domin ganin cewarv sun cigaba da zama a
karkashin tsohuwar masarautar Kano ba sabuwar masarautar Gaya da gwamna
Ganduje ya kirkira ba. Read more: https://hausa.legit.ng/1238007-sabbin-masarautu-alummar-karamar-hukumar-wudil-sun-bijire-wa-ganduje.html
Biyo bayan nadin sabbin
sarakunan yanka guda hudu da gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar
Ganduje, ya yi a ranar Asabar, wasu kungiyoyin al'umma a karamar hukumar
Wudil sun bijire wa masarautar Gaya da suka fada a karkashinta, tare da
bayyana mubaya'ar su ga masarautar Kano.
Da yake magana da manema labarai jim kadan bayan kammala taron
kungiyoyin al'umma a karamar hukumar Wudil, Malam Muhammad Idris,
shugaban gamayyar kungiyoyin tare da sakatarensa, Dakta Baba Sani Wudil,
sun bayyana cewar ba a tuntubi al'ummar karamar hukumar Wudil ba kafin a
kirkiri sabbin masarautun, a saboda haka an saba wa tsohon tarihin da
yankin keda shi.
"Ba mu nemi a kirkiri sabuwar masarauta ba, kuma da gwamnati tayi niyyar
yin hakan ba ta tuntubi jama'ar karamar hukumar Wudil ba. Mun tabbatar
da cewar sabuwar dokar masarautun da gwamnati ta kirkira za ta lalata
tsohon tarihin da Wudil keda shi.
"Mu na da dogon tarihi a karkashin tsohuwar masarautar Kano a matsayin
mu na 'Jobawa', kuma mu na son gwamna Ganduje ya san da hakan.
"Da wannan muke son sanar da cewar dukkan masu ruwa da tsaki a karamar
hukumar Wudil su na biyayya ne ga masarautar Kano ba Gaya ba," a cewar
sa.
Ya kara da cewa al'ummar karamar hukumar Wudi zasu mika koken su ga
dukkan hukumomin da abin ya shafa domin a duba bukatar su.
A cewar sa, masu da ruwa da tsaki a Wudil zasu bi duk hanyoyin da suka
dace da dokokin Najeriya domin ganin cewarv sun cigaba da zama a
karkashin tsohuwar masarautar Kano ba sabuwar masarautar Gaya da gwamna
Ganduje ya kirkira ba. Read more: https://hausa.legit.ng/1238007-sabbin-masarautu-alummar-karamar-hukumar-wudil-sun-bijire-wa-ganduje.html
Legit Hausa
Biyo bayan nadin sabbin sarakunan
yanka guda hudu da gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi a
ranar Asabar, wasu kungiyoyin al'umma a karamar hukumar Wudil sun bijire wa
masarautar Gaya da suka fada a karkashinta, tare da bayyana mubaya'ar su ga
masarautar Kano.
Da yake magana da manema labarai jim
kadan bayan kammala taron kungiyoyin al'umma a karamar hukumar Wudil, Malam
Muhammad Idris, shugaban gamayyar kungiyoyin tare da sakatarensa, Dakta Baba
Sani Wudil, sun bayyana cewar ba a tuntubi al'ummar karamar hukumar Wudil ba
kafin a kirkiri sabbin masarautun, a saboda haka an saba wa tsohon tarihin da
yankin keda shi.
"Ba mu nemi a kirkiri sabuwar
masarauta ba, kuma da gwamnati tayi niyyar yin hakan ba ta tuntubi jama'ar
karamar hukumar Wudil ba. Mun tabbatar da cewar sabuwar dokar masarautun da
gwamnati ta kirkira za ta lalata tsohon tarihin da Wudil keda shi.
"Mu na da dogon tarihi a
karkashin tsohuwar masarautar Kano a matsayin mu na 'Jobawa', kuma mu na son
gwamna Ganduje ya san da hakan. "Da wannan muke son sanar da cewar dukkan
masu ruwa da tsaki a karamar hukumar Wudil su na biyayya ne ga masarautar Kano
ba Gaya ba," a cewar sa.
Ya kara da cewa al'ummar karamar
hukumar Wudi zasu mika koken su ga dukkan hukumomin da abin ya shafa domin a
duba bukatar su. A cewar sa, masu da ruwa da tsaki a Wudil zasu bi duk hanyoyin
da suka dace da dokokin Najeriya domin ganin cewarv sun cigaba da zama a
karkashin tsohuwar masarautar Kano ba sabuwar masarautar Gaya da gwamna Ganduje
ya kirkira ba.
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi