Gwamna Ganduje ya nada sabbin manyan sakatarori 36 (sunaye)


Legit Hausa

Gwamnan JIhar Kano, Abdullahi Ganduje ya nada sabbin sakatarori 36 na hukumomi, ma'aikatu da cibiyoyin gwamnati da ke jihar. A cewar sanarwar da shugaban ma'aikatan jihar, Auwal Na'iya ya bayar, "anyi sabbin nadin ne domin tabbatar da cimma sabbin burin gwamnatin jihar na inganta aiki da yiwa al'umma hidimma". 

A ranar 2 ga watan Mayu ne Gwamna Ganduje ya sallami dukkan sakatarorin gwamnatin jihar inda ya bukaci su mika takardun ajiye aikinsu kafin ranar Laraba 8 ga watan Mayu. 

A wasikar da gwamnan ya aike a ranar 2 ga watan Mayu, ya bukaci su mika takardun ajiye aikinsu ga manyan direktocin hukumominsu ko cibiyoyi. 

Gwamnan ya kuma umurci dukkan direktoci da ke mataki na 16 ko 17 da manyan sakatarorin da aka sauke daga mukamansu da ke sha'awar darewa kan kujerar su mika takardun karatunsu da aiki zuwa ga ofishin shugaban ma'aikata zuwa kafin karfe hudu na yammacin ranar Alhamis 9 ga watan Mayun 2019Ga cikaken sunayen sabbin sakatarorin da Ganduje ya nada:
 

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN