1- Sarkin Rano Alhaji Tafida Abubakar Ila 2- Sarkin Gaya Alhaj Ibrahim Abdulqadir Gaya 3- Sarkin Bichi Alhaji Aminu Ado Bayero 4- Sarkin Karaye Alhaji Dr Ibrahim Abubakar II
Wadannan sabin Masarautu suna da daraja mataki na 1 na Masarautu a jihar Kano.
Hakazalika an jiyo Gwamna Ganduje yana cewa Sarki birnin Kano da kewaye Sarki Muhammed Sanusi na biyu ya kamata ne ya dinga neman izini ko hulda ta Masarauta da shugaban karamar hukumarsa bisa doka ba Gwamna ba.
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi