Zainab Aliyu, matar da kasar Saudiya ta tsareta bisa laifi da aka yi mata sharri

Zainab Aliyu kenan tare da ma'aikatan ofishin jakadancin Najeriya a Jeddah na kasar Saudiya jim kadan bayan hukumomi sun saketa.

An kama Zainab a kasar Saudiya bayan an ga wasu ababe da aka haramta shigowa da su kasar Saudiya a cikin jakarta.

Daga bisani an gano cewa wasu batagari masu aikata laifi ta hanyar safarar miyagun kwayoyi ne suka saka kapson Tramadol a cikin jakarta a watan Disamba na 2018.

Wannan nasarara ta kasance ne bayan shugaba Buhari ya bukaci wani babban jami'in gwamnatin Najeriya ya sa baki a cikin lamarin.

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN