Daga hagu Sibanda sanye da Kwat Theresa sanye da bakar riga da shudin buje daga dama |
Wannan lamari ya faru ne a sabowar Lobengula da ke gundumar Bulawayo na kasar Zimbabwe.
Shi dai Sibanda yana zaune ne tare da yar haya Theresa Kumbota, yana rokon kotu ta ja kunnen Theresa domin ta daina tubewa zindir domin tana tayar masa da hankali.
Amma Theresa ta shaida wa Kotu cewa shi mai gidan watau Sibanda, shi ne ke satar kallonta idan ta shiga wanka. Wannan lamari dai yana gaban Kotu.
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi