Wani dan fashi da makami ya fada hannu a garin Saki a jihar Oyo, bayan Allah ya tona asirinsa yayin da suka je domin su yi fashi a Challenge.
Rahotanni sun ce wannan danfashi yana daya daga cikin yan fashi da makami da suka dade sun addabar ma'zauna wannan yankin a jihar Oyo.
An dai mika dan fashin ga jami'an yansanda domin gudanar da bincike.
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Rahotanni sun ce wannan danfashi yana daya daga cikin yan fashi da makami da suka dade sun addabar ma'zauna wannan yankin a jihar Oyo.
An dai mika dan fashin ga jami'an yansanda domin gudanar da bincike.
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi