Kalli abin da ya faru da wani dan fashi da makami bayan dubu ta cika

Wani dan fashi da makami ya fada hannu a garin Saki a jihar Oyo, bayan Allah ya tona asirinsa yayin da suka je domin su yi fashi a Challenge.

Rahotanni sun ce wannan danfashi yana daya daga cikin yan fashi da makami da suka dade sun addabar ma'zauna wannan yankin a jihar Oyo.

An dai mika dan fashin ga jami'an yansanda domin gudanar da bincike.

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN