Legit Hausa
Rahotanni daga gidan talabijin na
TVC na nuni da cewa a yanzu haka dakarun rundunar soji na musayar wuta da
mayakan Boko Haram kan hanyar Damaturu-Maiduguri.
Rahotanni sun bayyana cewa mazauna
yankin da ake musayar wutar sun shiga gidajensu tare da garkamewa domin gudun
kisan wanda bai ji ba bai gani ba.
Haka zalika rahotanni sun bayyana
cewa an ga jiragen yakin rundunar soji na sama da ke luguden wuta kan mayakan
Boko Haram. Cikakken labarin yana zuwa...
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi