Gwamnan jihar Sokoto Alh. Aminu Tambuwal ya kai ziyarar ta'aziyya ga tsohon Gwamnan jihar Sokoto Alh. Aliyu Magatakarda Wamakko bayan Allah ya yi wa dan'uwansa rasuwa wanda shi ne Uban kasar Wamakko a jihar Sokoto.
Shafin gwamnatin jihar Sokoto a kafar sada zumunta na Twitter, ta ruwaito cewa " Siyasa ba da gaba ba, yau Gwamnan jihar Sokoto ya kai ziyarar ta'aziyya ga tsohon Gwamnan jihar Sokoto Aliyu Magatakarda Wamakko bayan dan uwansa ya rasu wanda shi ne unan kasar Wamakko".
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi