Zan iya dafa hannayena a Alqur'ani cewa INEC ta shaida wa PDP cewa za ta dage zabe - Oshiomhole

Shugaban jam'iyar APC na kasa Adam Oshiomhole, ya zargi hukumar INEC da hada baki da jam'iyar adawa ta PDP.

Oshiomhole ya yi wannan zargin ne safiyar Litnin a lokacin wani taro na masu ruwa da tsaki na jiam'iyar APC a Abuja inda ya zargi INEC cewa ta shaida wa jam'iyar PDP kafin ta dage zaben ranar Asabar da ta gabata.

Adams Oshiomhole ya ce " Zan iya dafa A;qur'ani da hannuna cewa INEC ta san da cewa za ta daga zabe kuma ta shaida wa PDP haka domin kada ta barnata dukiya". 

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN