Legit Hausa
Hukumar gudanar da zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta
bayyana cewa zata sanya sunayen yan takaran jam'iyyar All Progressives Congress
(APC) a takardan kuri'ar jihar Zamfara.
Hukumar ta alanta hakan ne a wani jawabi da shugaban
kwamitin labarai da ilmantar da masu zabe, Mr Festus Okoye, ya saki ranar
Juma'a, 22 ga watan Febrairu, 2019.
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi