Yanzu-yanzu: Daga karshe, INEC ta sanya APC a jihar Zamfara


Legit Hausa

Hukumar gudanar da zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta bayyana cewa zata sanya sunayen yan takaran jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a takardan kuri'ar jihar Zamfara.

Hukumar ta alanta hakan ne a wani jawabi da shugaban kwamitin labarai da ilmantar da masu zabe, Mr Festus Okoye, ya saki ranar Juma'a, 22 ga watan Febrairu, 2019.



DAGA ISYAKU.COM

 Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN