Type Here to Get Search Results !

Yanzu-yanzu: Bamu yarda da sakamakon zabe ba - Shugaban PDP


Legit Hausa

Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ba ta amince da sakamakon zaben shugaban kasa da na 'yan majalisu da hukumar zabe mai zaman kanta INEC ke fitarwa ba a halin yanzu.Shugaban PDP na kasa, Prince Uche Secondus wanda a halin yanzu ya kira taron manema labarai a babban birnin tarayya Abuja ya ce kuri'un da INEC ke sanarwa ba dai-dai bane kuma ba za su amince da hakan ba.

A wata labarin, Sanata Shehu Sani mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya na jam'iyyar PRP ya nemi hukumar INEC ta soke zaben 'yan majalisun tarayya da aka gudanar a jihar Kaduna.

Shehu Sani ya yi ikirarin cewa an tafka magudi a garuruwa da yawa da ke karkashin mazabarsa kuma ya ce idan har INEC na son yin adalci ya zama dole ta soke zaben. Ku biyo mu domin samun karin bayani
 

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN