Type Here to Get Search Results !

Main event

Muna zargin hukumar INEC tana yi wa PDP aiki - Oshiomhole

Leadership Hausa

Ciyaman din jam'iyyar APC mai mulkin Nijeriya wato Adams Oshiomhole, ya zargi hukumar zabe mai zaman kanta wato INEC da cewa tana yiwa jam'iyyar adawa ta PDP aiki ne.

Adams Oshiomhole, ya bayyanawa manema labarai hakan ne a yau Laraba a birnin tarayya Abuja, inda ya ce; hana jam'iyyar ayyana dan takara a jihohin Ribas da Zamfara da hukumar INEC din ta yi, ya sa su sanya alamar tambaya akan hukumar ta INEC din, kuma hakan ya sanya su damuwa. Ya kara da cewa; "INEC ba ta yiwa APC adalci ba.

Hukumar kamar tana yiwa PDP aiki ne." Inji Oshiomole. Karin bayani na nan tafe……..  

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies