KAI TSAYE: Sakamakon zaben shugaban kasan Najeriya


Legit Hausa

Legit.ng Hausa tana kawo muku sakamakon zaben shugaban kasa daya gudana a ranar Asabar, 23 ga watan Febrairu, 2019. Hukumar gudanar da zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC tana sanar da sakamakon zaben shugaban kasa daga hedkwatar sanar da zabe dake farfajiyar ICC a birnin tarayya Abuja.

1.       Jihar Ekiti Wadanda sukayi rijista - 899,919 Wadanda suka kada kuria - 395,741 APC - 219,231 PDP - 154,032 2. Jihar Osun Wadanda sukayi rijista - 1,674,729 Wadanda suka kada kuria - 732,984 APC - 347,634 PDP - 337,377 3. Birnin tarayya Abuja Wadanda sukayi rijista - Wadanda suka kada kuria - 467,784 APC - 152,224 PDP - 259,997 4.

2.      Jihar Kwara Wadanda sukayi rijista - 1,401,895 Wadanda suka kada kuria - 489,482 APC - 308,984 PDP - 138,184 5.Jihar Nasarawa Wadanda sukayi rijista - 1,509,481 Wadanda suka kada kuria - 613,720 APC - 289,903 PDP - 283,847
 

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN