An kashe mutum 2 tare da kone dukiya sakamakon rikicin siyasa a Akwa Ibom

An kashe mutum biyu tare da kona motoci da dama bayan wasu yan iska sun tayar da fitina a ofishin hukumar zabe INEC a karamar hukumar Obot-Aka da ke jihar Akwa Ibom yayin da ake jiran a raba kayakin zabe gabanin dage zaben ranar Juma'a.



 DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN