Type Here to Get Search Results !

Main event

An kama wasu mutum 2 suna dasa bamabamai a karkashin wata gada gabanin zabe

Rundunar 'yansandan jihar Ebonyi ta damke wasu mutum biyu bayan an kamasu suna dasa bamabamai a karkashin wata gada a garin Idembia a karamar hukumar Ezza ta yamma ranar Juma'a.

Gwamnan jihar Ebonyi David Umahi ya shaida haka a yayin da yake yi wa jama'ar jihar jawabi a kan matsayin tsaro a jihar ta kafofin watsa labarai.

Gwamnan ya ce nassarar kama wadannan mutane ya biyo bayan wani rahoton sirri ne da suka samu cewa 'yan wata jam'iya na shirin dasa ababen fashewa kamar bamabamai a wasu zababbun wurare a fadin jihar.

Yanzu haka yansanda na gudanar da bincike bayan cafke wadaannan mutane biyu.

DAGA ISYAKU.COM 

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews 

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG 

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies