Yadda Soji Suka Kwance Wasu Nakiyoyi Da 'Yan Boko Haram Suka Binne A Kan Hanya

Kwararrun jami'an sojin Najeriya sashen bomabomai, sun yi nassarar kwance wasu nakiyoyi da 'yan boko haram suka dana a gefen honyoyin mota a kan hanyar Konduga zuwa Aulari da kuma Kawuri zuwa Aulari a yau. Sojin sun kwance wa'dannan nakiyoyi masu tsananin hadarai ga bil'adama.



DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN