Type Here to Get Search Results !

Main event

Majalisar Dattijai Za Ta Yi Zaman Gaggawa Ranar Talata Kan Dakatar Da CJN Walter Onnoghen

Majalisar Dattawan Najeriya za ta yi wani zama ranar Talata 29 ga watan Janairu 2019 kan dakatarwa da gwamnatin tarayya ta yi ma CJN Justice Walter Onnoghen

Majalisar ta dage zamanta ranar Alhamis 24 ga watan Janairu zuwa ranar 19 ga watan Febrairy 2019, amma ta yanke shawarar dawowa domin su fuskanci lamarin CJN Walter Onnoghen.

Hakazalika Majalisar wakilai za ta zauna ranar 27 ga watan Janairu domin tattaunawa kafin zamanta na ranar 29
 
DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies