Majalisar Dattijai Za Ta Yi Zaman Gaggawa Ranar Talata Kan Dakatar Da CJN Walter Onnoghen

Majalisar Dattawan Najeriya za ta yi wani zama ranar Talata 29 ga watan Janairu 2019 kan dakatarwa da gwamnatin tarayya ta yi ma CJN Justice Walter Onnoghen

Majalisar ta dage zamanta ranar Alhamis 24 ga watan Janairu zuwa ranar 19 ga watan Febrairy 2019, amma ta yanke shawarar dawowa domin su fuskanci lamarin CJN Walter Onnoghen.

Hakazalika Majalisar wakilai za ta zauna ranar 27 ga watan Janairu domin tattaunawa kafin zamanta na ranar 29
 
DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN