Kebbi: Taimako Ya Yi Karamci, Mutane Basu Gaya Wa Gwamna Bagudu Gaskiya - Umar Namashaya Diggi

Alhaji Umar Namashaya Diggi, wanda shi ne shugaban karamar hukumar Kalgo a jihar Kebbi, ya yi kira ga Gwamna Atiku Bagudu ya fadada taimako ga jama'ar jihar Kebbi domin a halin yanzu haka taimako ya yi karamci, ya kuma ce Gwamna Bagudu mutum ne da ya sha gaya wa duk wanda ke kusa da shi cewa a dinga gaya masa gaskiya kan lamurran jama'a da talakawansa a jihar Kebbi.

Namashaya ya yi tsokaci akan ababe da dama yayin da yake zantawa da waani 'dan Jarida a gidan rediyon tarayya na Equity da ke garin Birnin Kebbi.

Latsa kasa ka saurari bayanin. ( Ka dan jira kadan bayan ka latsa alamar sauti, manhajan sauti zai fara aiki, sai ka kara muryar wayarka)




(Sauti: Mallakin gidan Radiyon Tarayya na Equity FM Birnin kebbi)

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

 Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN