Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya kori Kwamishina, ko mi ya yi zafi ?

Aminiya


Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya kori Kwamishinan al’adu na jihar Arome Adoji.Sakataren Gwamnatin jihar Folashade Ayoade Arike, ne ya fitar da sanarwar korar Kwamishinan inda aka maye gurbinsa da Dakta Paul Ugbede Ebije.Zuwa yanzu ba a bayyana dalilin korar kwamishinan ba.


DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN