Type Here to Get Search Results !

Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya kori Kwamishina, ko mi ya yi zafi ?

Aminiya


Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya kori Kwamishinan al’adu na jihar Arome Adoji.Sakataren Gwamnatin jihar Folashade Ayoade Arike, ne ya fitar da sanarwar korar Kwamishinan inda aka maye gurbinsa da Dakta Paul Ugbede Ebije.Zuwa yanzu ba a bayyana dalilin korar kwamishinan ba.


DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN