Jam'iyar APC a jihar Abia ta koka kan yadda ta yi zargin jam'iyar adawa mai mulki a jihar tana amfani da yan daban siyasa da dabbobi, domin wulakanta postocin kampen na shugaba Muhammadu Buhari da dan takarar kujerar Gwamna a jihar karkashin jam'iyar APC Dr. Uche Ogah a babban birnin jihar Umuahia.
The Nation ta ruwaito cewa wani jigo a jam'iyar APC a jihar Comrade Benedict Godson ya ce, jam'iyar APC ba za ta lamunta da irin wannan hali na takala ba bayan ya zargi jam'iyar PDP a jihar da daukar dawainiyar takala da ake yi ma yan APC.
A wani hoto da ya bayyana ma an ga awaki suna cin takardun postocin shugaba Buhari a birnin Umuahia na jihar Abia.
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
The Nation ta ruwaito cewa wani jigo a jam'iyar APC a jihar Comrade Benedict Godson ya ce, jam'iyar APC ba za ta lamunta da irin wannan hali na takala ba bayan ya zargi jam'iyar PDP a jihar da daukar dawainiyar takala da ake yi ma yan APC.
A wani hoto da ya bayyana ma an ga awaki suna cin takardun postocin shugaba Buhari a birnin Umuahia na jihar Abia.
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi