Buhari Zai Ci Gaba Da Kira na "Maigida" Har Bayan Rayuwata - Obasanjo | isyaku.com

Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya ce shugaba Buhari zai ci gaba da kiransa "Maigida"  watau "Sir" har bayan rayuwarsa. Ya kuma ce yana da hujjar ci gaba da yin suka ga lamurran Buhari domin shi shugaba ne gareshi a zamanin da yake shugaban kasa, ya nada Buhari a matsayin Kwamishinan albarkatun man fetur a watan Maris na 1976, mukami da yanzu ake kira Minista.

Obasanjo ya yi wadannan kalaman ne yayin da yake jawabi a ranar shagulgulan Ibogun 2018 a jihar Ogun kudu maso yammacin Najeriya.
 
DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN