Yadda fashewar gas ya yi sanadiyar mutuwar mutane da dama a wata jihar tsakiyar Najeriya

Mazauna Lafia babban birnin jihar Nasarawa sun shiga tashin hankali a yau Litinin, 10 ga watan Satumba wani gidan mai kama da wuta sakamakon fashewar iskar gas. NAIJ.com ta tattaro cewa wadanda ke tashan man da suka hada da masu siyar da mai da kwastamomi duk sun kama da wuta inda da dama suka rasa ransu a gwagwarmayan. Da dama sun kone kurmus har lahira. Channels TV ta rahoto cewa zuwa yanzu mutane goma ne suka mutu yayinda da dama suka ji rauni. Rahoton ya kawo cewa daga cikin wadanda suka mutu harda karamin yaro. An tattaro cewa wasu ababen hawa dauke da fasinjoji sun mutu a hanyar Jos. Read more: https://hausa.naija.ng/1191416-yanzu-yanzu-fashewar-gas-yayi-sanadiyar-mutuwar-mutane-da-dama-a-nasarawa.html#1191416

Mazauna Lafia babban birnin jihar Nasarawa sun shiga tashin hankali a yau Litinin, 10 ga watan Satumba wani gidan mai kama da wuta sakamakon fashewar iskar gas.

NAIJ.com ta tattaro cewa wadanda ke tashan man da suka hada da masu siyar da mai da kwastamomi duk sun kama da wuta inda da dama suka rasa ransu a gwagwarmayan.

Da dama sun kone kurmus har lahira. Channels TV ta rahoto cewa zuwa yanzu mutane goma ne suka mutu yayinda da dama suka ji rauni.

Rahoton ya kawo cewa daga cikin wadanda suka mutu harda karamin yaro. An tattaro cewa wasu ababen hawa dauke da fasinjoji sun mutu a hanyar Jos
 

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Hausa.naij.ng
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN