Type Here to Get Search Results !

Main event

Yadda fashewar gas ya yi sanadiyar mutuwar mutane da dama a wata jihar tsakiyar Najeriya

Mazauna Lafia babban birnin jihar Nasarawa sun shiga tashin hankali a yau Litinin, 10 ga watan Satumba wani gidan mai kama da wuta sakamakon fashewar iskar gas. NAIJ.com ta tattaro cewa wadanda ke tashan man da suka hada da masu siyar da mai da kwastamomi duk sun kama da wuta inda da dama suka rasa ransu a gwagwarmayan. Da dama sun kone kurmus har lahira. Channels TV ta rahoto cewa zuwa yanzu mutane goma ne suka mutu yayinda da dama suka ji rauni. Rahoton ya kawo cewa daga cikin wadanda suka mutu harda karamin yaro. An tattaro cewa wasu ababen hawa dauke da fasinjoji sun mutu a hanyar Jos. Read more: https://hausa.naija.ng/1191416-yanzu-yanzu-fashewar-gas-yayi-sanadiyar-mutuwar-mutane-da-dama-a-nasarawa.html#1191416

Mazauna Lafia babban birnin jihar Nasarawa sun shiga tashin hankali a yau Litinin, 10 ga watan Satumba wani gidan mai kama da wuta sakamakon fashewar iskar gas.

NAIJ.com ta tattaro cewa wadanda ke tashan man da suka hada da masu siyar da mai da kwastamomi duk sun kama da wuta inda da dama suka rasa ransu a gwagwarmayan.

Da dama sun kone kurmus har lahira. Channels TV ta rahoto cewa zuwa yanzu mutane goma ne suka mutu yayinda da dama suka ji rauni.

Rahoton ya kawo cewa daga cikin wadanda suka mutu harda karamin yaro. An tattaro cewa wasu ababen hawa dauke da fasinjoji sun mutu a hanyar Jos
 

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Hausa.naij.ng

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies