Tarzoma ya barke a ofishin PDP bayan Atiku Abubakar ya mayar da fom dinsa

An samu barkewar rikici da tashin tarzoma a ofishin jam'iyyar PDP na kasa yayin da Atiku ya mayar da fam dinsa na takarar shugaban kasa a yau, Alhamis.


'Yan sanda na can yanzu haka suna harbe-harbe domin kwantar da tarzomar da ta tashi a shelkwatar ta PDP dake Abuja.

Babu labarin takamaiman abinda ya haddasa rikici a ofishin na PDP. Zamu kawo maku karin bayani...
 

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Hausa.naij.ng
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN