Janar Ishaya Bamayi: Zuru da Yauri ba zasu ci gaba da jure danniya ba a jihar Kebbi

Tsohon shugaban Askarawan sojin kasa na Najeriya Janar Ishaya Bamayi (murabus), ya yi gargadin cewa Kudancin jihar Kebbi wacce ta kunshi Masarautun Zuru da Yauri ba za su ci gaba da jure ma danniya da ake yi masu ba a jihar Kebbi. Kalli bidiyo na zantawa da sashen Siyasa na ISYAKU.COM ya yi da shi.
Kalli bidiyo a kasa 👇👇



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/AlFUDQouyehJRacXxBzbX0 Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN