Type Here to Get Search Results !

Janar Ishaya Bamayi: Zuru da Yauri ba zasu ci gaba da jure danniya ba a jihar Kebbi

Tsohon shugaban Askarawan sojin kasa na Najeriya Janar Ishaya Bamayi (murabus), ya yi gargadin cewa Kudancin jihar Kebbi wacce ta kunshi Masarautun Zuru da Yauri ba za su ci gaba da jure ma danniya da ake yi masu ba a jihar Kebbi. Kalli bidiyo na zantawa da sashen Siyasa na ISYAKU.COM ya yi da shi.
Kalli bidiyo a kasa 👇👇



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/AlFUDQouyehJRacXxBzbX0 Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN