Type Here to Get Search Results !

Main event

Atiku Bagudu ne APC a jihar Kebbi ta tsayar don takarar Gwamna 2019

Rahotanni daga babban filin wasa na Haliru Abdu da ke garin Birnin kebbi sun tabbatar mana cewa jam'iyyar APC mai mulki a jihar Kebbi ta ba Gwamna Atiku Bagudu dama domin tsayawa a karkashin jam'iyyar don takarar kujerar Gwamnan jihar Kebbi a zabe na 2019 tun watan Janairu.

Amma yanzu haka za a fara gudanar da zabe a filin wasa na Haliru Abdu domin Wakilai sun shirya tsap domin kada kuri'a.

Sai dai a wani taro da jam'iyyar APC ta yi ranar 1-1-2018, ta riga ta mika takarar kujerar Gwamnan jihar Kebbi ga Gwamna Atiku Bagudu a zabe na 2019 karkashin jam'iyyar ta APC.
LATSA NAN KA KARANTA LABARIN 

Jihar Kebbi a karshen mako, taron jam'iyar APC da tsayar da Bagudu takara 2019

Ku biyo mu domin karin bayani......



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/AlFUDQouyehJRacXxBzbX0 Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies