Type Here to Get Search Results !

Wasu 'yan ta'adda sun tuba ga Allah sun mika makamai a kudancin Najeriya - Hotuna

An wayi gari cikin farin ciki a garin Port Harcourt na jihar Rivers, bayan wasu dimbin matasa da suka dade suna addabar wannan yankin da harkokin kungiyoyin asiri suka tuba kuma suka mika makamansu ga 'yansanda.

Matasan sun yi haka ne a gaban shugaban wata Mujami'a David Ibiyeomie na Cocin Salvation Ministries, wanda daga bisani ya shigar da su makarantar koyon Addinin Kiristanci.

Bayanai sun ce bayan matasan sun kammala makarantar za a taimaka masu da abin dogara a rayuwa.

Haka zalika , matasan sun mika makamansu ga hukumar 'yansanda na jihar Rivers


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/Lq4Z5kPck53Le3ibU9RUnY Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN