Isyaku Garba | 29-6-2018
Bayanai da suka fito daga babbar Kotu da ake gudanar da shari'ar da Bello S.Yaki ya shigar a gaban ta ta yi watsi da karar a hukunci da ta yanke yau 29-6-2018 a birnin Abuja. Wannan karar an shigar da ita ne inda ake kalubalantar zaben da hukumar zabe INEC ta tabbatar cewa Atiku Bagudu ne ya lashe zaben a 2015.
Ku kasance tare da mu domin jin cikakken labari yadda lamarin ya kasance.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/Lq4Z5kPck53Le3ibU9RUnY Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
Bayanai da suka fito daga babbar Kotu da ake gudanar da shari'ar da Bello S.Yaki ya shigar a gaban ta ta yi watsi da karar a hukunci da ta yanke yau 29-6-2018 a birnin Abuja. Wannan karar an shigar da ita ne inda ake kalubalantar zaben da hukumar zabe INEC ta tabbatar cewa Atiku Bagudu ne ya lashe zaben a 2015.
Ku kasance tare da mu domin jin cikakken labari yadda lamarin ya kasance.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/Lq4Z5kPck53Le3ibU9RUnY Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira