Karshen tika-tika-tik, Kotu ta kori karar da Bello S.Yaki ya shigar kan zaben 'dan Bagudu

Isyaku Garba | 29-6-2018


Bayanai da suka fito daga babbar Kotu da ake gudanar da shari'ar da Bello S.Yaki ya shigar a gaban ta ta yi watsi da karar a hukunci da ta yanke yau 29-6-2018 a birnin Abuja. Wannan karar an shigar da ita ne inda ake kalubalantar zaben da hukumar zabe INEC ta tabbatar cewa Atiku Bagudu ne ya lashe zaben a 2015.

Ku kasance tare da mu domin jin cikakken labari yadda lamarin ya kasance.

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/Lq4Z5kPck53Le3ibU9RUnY Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN