Asirin wanda ke daukar yara mata ya sa su karuwanci ya tonu a jihar Kebbi

Rundunar yansanda a jihar Kebbi ta kama wani mutum mai suna Abdulazeez Muhammed Jega wanda ake zargin ya dauki yanmata kanana masu shekara 8 zuwa 12 kuma ya sa su karuwanci.

Yansanda sun ce Abdulazeez ya dauki yaran ne ba tare da son su ba.

Wasu yan banga ne suka gano yanmatan da yanayi da suke ciki.

Hukumar ta yansanda ta ce za ta gurfanar da Abdulazeez  a gaban Kotu.

Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN