Shekara ta 2017 ta wuce ,yayin da aka shiga sabuwar shekara 2018 ranar Litinin da ta gabata.Haka zalika shekarar 2017 ta wuce da wasu fitattun 'yan Najeriya
Karanta nan don sanin fitattun 'yan Najeriya da suka mutu a 2017.
Bidiyon mai tsawon minti
31 da dakika 53 ya nuna shugaban Boko Haram din sanye da farar riga
tare da bindiga a jingine a kafadarsa.
Shekau dai ya yi magana ne cikin harshen Larabci da Hausa kuma ya karanta da yawa daga cikin maganar da ya yi da harshen Larabci ne daga cikin wata takarda rike a hannunsa. Karanta saura >>>
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa
isyakulabari@gmail.com
Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001.
Shiga cikakken shafinmu.
www.isyaku.com
*** GURBIN TALLA ***
Kana son ka yi flashing ko ka cire makulli watau security na wayar ka? ka zo SENIORA TECH a OLUMBO PLAZA yamma da Gidan Wazirin Gwandu kan titin Ahmadu Bello a garin Birnin Kebbi.
Shago Lamba 51 hawa na sama.
Karanta nan don sanin fitattun 'yan Najeriya da suka mutu a 2017.
Shugaba
Muhammadu Buhari ya yi wa al’ummar kasar jawabi na sabuwar shekara inda
ya bayyana ayyukan dogo da hanyoyi da kuma wutar lantarki da
gwamnatinsa za ta gudanar a shekarar 2018.
Daga
cikin manyan ayyukan da za a gudanar a wannan shekarar, akwai titin
jirgin kasa (dogo) da zai kama daga Kano ya ratsa da Kazaure da Katsina
har zuwa Maradi na Jamhuriyar Nijar. Da kuma titin hanyar Abuja zuwa
Kaduna har zuwa Kano
Shugaban
Cocin Latter Rain Assembly da ke Jihar Legas, Pastor Tunde Bakare ya ce
Ubangiji ne Ya sanar dashi cewa ya nemi Shugaban Kasa.
Tuned Bakare ya sanar da hakan ne a lokacin taron ibadar sabuwar shekara day a gudana a Cocinsa.
“Da
misalin karfe hudu na safiyar Lahadi. Sai Ubangiji Ya ce mani ‘kada ka
yi watsi da harkar siyasa, akwai sauran abun da ake bukata daga kai. Ka
nemi Shugaban Kasa’. Don haka zan nema idan lokaci ya yi,” in ji Pastor
Bakare.
Pastor
Bakare ya kara da cewa, “Na so in bar wa kaina wannan maganar ba tare
da sanar da kowa ba saboda wasu za su yi murna, wasu kuma za su Allah
wadai. Amma ruhi mai tsarki ba zai bari in yi shiru ba.”
Shugaban Boko Haram, Abubakar
Shekau, ya fito a wani faifan bidiyo inda ya ce kungiyarsa ce ta kai
hare-hare a arewa maso gabashin Najeriya.
Shekau dai ya yi magana ne cikin harshen Larabci da Hausa kuma ya karanta da yawa daga cikin maganar da ya yi da harshen Larabci ne daga cikin wata takarda rike a hannunsa. Karanta saura >>>
Babban Limamin Cocin,
‘Christ for All Peoples,’ da ke Ojoo, a Jihar Lagos, Prophet Samuel
Oyadara, ya kirayi Tsohon Shugaban kasarnan, Cif Olusegun Obasanjo, da
ya tuba ya kuma roki Allah gafara a kan zunuban da ya aikata, tun kafin
ya Mutu. Sannan kuma ya kirayi Jagoran Jam’iyyar APC,na kasa, Asiwaju
Bola Ahmed Tinubu, da ya dukufa da addu’a a kan masu nufin su yi masa
kisan gilla a cikin wannan shekara ta 2018.
Read More at: https://hausa.leadership.ng/2018/01/01/fasto-ga-obasanjo-ka-tuba-kafin-ka-mutu/
Read More at: https://hausa.leadership.ng/2018/01/01/fasto-ga-obasanjo-ka-tuba-kafin-ka-mutu/
Babban Limamin Cocin,
‘Christ for All Peoples,’ da ke Ojoo, a Jihar Lagos, Prophet Samuel
Oyadara, ya kirayi Tsohon Shugaban kasarnan, Cif Olusegun Obasanjo, da
ya tuba ya kuma roki Allah gafara a kan zunuban da ya aikata, tun kafin
ya Mutu. Sannan kuma ya kirayi Jagoran Jam’iyyar APC,na kasa, Asiwaju
Bola Ahmed Tinubu, da ya dukufa da addu’a a kan masu nufin su yi masa
kisan gilla a cikin wannan shekara ta 2018.
Read More at: https://hausa.leadership.ng/2018/01/01/fasto-ga-obasanjo-ka-tuba-kafin-ka-m
Read More at: https://hausa.leadership.ng/2018/01/01/fasto-ga-obasanjo-ka-tuba-kafin-ka-m
Tags:
LABARI