Zaben 2019: Zan tsaya takaran 'dan Majalisa - Lawal Ahmad

Lawal Ahmad shahararren dan wasan kwaikwoyo na Kannywood ya bayyana aniyarsa na tsayawa takaran dan Majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Bakori/Danja a zaben 2019.

Ya ce ya yanke hukunci tsayawa takarar ne a sakamakon irin goyon bayan da ya ke samu daga mazabar shi. Ya ce duk da cewa a Kano ya ke da zama, ya na yawaita ziyarar mazabar ta shi, inda ya ke haduwa da mutanen shi.

A cewar Ahmad “Ina jin dadin taimakawa jama’a, kuma na yi wa jaha ta da mutane na abubuwa da dama da ba zan iya bayyana wa ba a nan.

Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN