Ko zaka ba wa Mahaifin ka shawara ya saki Mahaifiyar ka ya aureni - Hadiza Gabon

Bisa ga dukkan alama fitacciyar 'yar wasan Fim na Hausa Hadiza Gabon ta harzuka da yadda a ko da yaushe ake gaya mata cewa ta yi Aure a duk sa'ilin da ta saka sababbin hotuna a shafin ta na sada zumunta na Twitter.

Kamar yadda ya bayyana Jarumar ta kai ga rubuta wa daya daga cikin wadanda suka bukaci ta yi aure kalamai da suka dan yi nauyi inda tace "Toh ko zaka bawa Tsoho shawara yama Tsohuwa retire ya kawo ni ne ?".





Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN