Jirgin Alhazai na 2 ya sauka dauke da Mataimakin Gwamnan Kebbi


Jirgin Alhazan Jihar Kebbi rukuni na biyu ya Dawo daga kasa maitsalki.

Jirgin dai na MaixAir ya sauka yau 23/09/2017 ne da misalin Karfe 1:05am agogon Najeriya.

Jirgin yana dauke da Alhazan 550 ciki har da Mataimakin Gwamnan Jihar Col. Samaila Yombe Dabai.

Daga Ayuba Social Media


Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN