Wata mata wadda kishiya ce ga uwar wasu yara da ubansu ya auro ta kulle yaran su uku a cikin wani daki a gidan kuma babu abinci ko ruwan sha da niyyar cewa yaran su mutu da yunwa a cikin birnin Kano..
Majiyar mu ta labarta mana cewa hakan ya farune bayan uban yaran yayi balaguro,sai wannan matar ta aikata wannan aika-aikan.Babu cikakken bayani ko kwana nawane yaran suka yi a kulle.
Makwabta sun lura da abin da ke faruwa bayan yaran sunyi ta sheka ihu,tuni dai bala'in yunwa da kishin ruwa ya baiyana a jikin wadannan yaran bayin Allah kafin makwabta su cece su.
Bayanai sun nuna cewa an gabatar da matsalar gaban hukumomin tsaro a jihar ta Kano.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb
Majiyar mu ta labarta mana cewa hakan ya farune bayan uban yaran yayi balaguro,sai wannan matar ta aikata wannan aika-aikan.Babu cikakken bayani ko kwana nawane yaran suka yi a kulle.
Makwabta sun lura da abin da ke faruwa bayan yaran sunyi ta sheka ihu,tuni dai bala'in yunwa da kishin ruwa ya baiyana a jikin wadannan yaran bayin Allah kafin makwabta su cece su.
Bayanai sun nuna cewa an gabatar da matsalar gaban hukumomin tsaro a jihar ta Kano.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb
Tags:
LABARI