Wata mata uwar yara takwas ta mutu a jihar Ogun a yayin da ta zubar da juna biyu da saurayin ta ya yi mata, matar mai suna Sukurat Adedoyin bayanain sun nuna cewa tana da aure ko kafin aukuwar wannan mummunar lamarin.
Jaridar Sunday Vanguard ta wallafa cewa matar 'yar shekara 33 ta sami kanta cikin wannan yanayi ne bayan saurayin ta mai suna Alabi Kamilu ya banka mata ciki kuma ya bukaci dole ta zubar da cikin inda ita mariganyar ta nemi taimakon wata ma'aikaciyar jinya mai suna Abosede Bello wadda ita ta tafiyar da aikin cire cikin kuma aka sami akasi daga bisani.
Jami'in dan sanda mai gudanar da bincike Asake Morowuntonu ya ce Kamilu saurayin mariganya Sukurat shi ne ya tilasta a dole a cire jikin.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb
Hoto: Globalhealth
Jaridar Sunday Vanguard ta wallafa cewa matar 'yar shekara 33 ta sami kanta cikin wannan yanayi ne bayan saurayin ta mai suna Alabi Kamilu ya banka mata ciki kuma ya bukaci dole ta zubar da cikin inda ita mariganyar ta nemi taimakon wata ma'aikaciyar jinya mai suna Abosede Bello wadda ita ta tafiyar da aikin cire cikin kuma aka sami akasi daga bisani.
Jami'in dan sanda mai gudanar da bincike Asake Morowuntonu ya ce Kamilu saurayin mariganya Sukurat shi ne ya tilasta a dole a cire jikin.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb
Hoto: Globalhealth
Tags:
LABARI