GWAMNA ATIKU BAGUDU YA AMINTA A BIYA 95.75M NA RAJISTAR DALIBAN JAMI'AR USMAN DAN FODIYO

Mai gairma Gwamnan jihar Kebbi Alh.Atiku Bagudu ya sanya hannun amincewa a saki naira miliyan 95.745.000.000 domin biyan kudin rajistar dalibai 'yan asalin jihar Kebbi da ke karatu a Jami'ar Usmanu Dan Fodiyo a zangon karatu na 2017.
Wannan bayanin ya fito ne daga hannun babban sakataren yada labarai na Gwamna Abubakar Mu'azu Dakingari.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN