SOJOJIN BRIGADE TA 21 SUN YI TAWAYE-SUN YI TA HARBI CIKIN ISKA A MAIDUGURI

Jaridar naij.com ta rubuto rahotun cewa jaridar Premium Times ta ba da rahoton cewa da sanyin safiyar yau Juma'a 16/12/2016 da karfe 6:00 na safe sojojin rundunar Brigade ta 21 da ke fada da boko haram a Sambisa suka yi tawaye ga hafsoshin su inda suka
yi ta harbi da bindigogin su a cikin iska kuma suka umarci hafsoshin da cewa su kiyaye su idan suna son lafiyar su.An ce sojojin suna zargin hafsoshin da muzguna masu,ta hanyar yin abubuwan da basu dace ba garesu
Karanta labarin a nan da turanci daga naij.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN