BOKO HARAM TA KAI MUMMUNAR HARI KAN SOJOJI

Da safiyar yau dinnan ne wasu da ake zargn 'yan boko haram ne suka kai hari ga wasu sojojin Najeriya a Rann,wanda suka kunshi wasu sojoji daga Bataliya ta 3 da rundunar musamman ta 112 wanda suka mayar da mummunar martani ga 'yan boko haram din kuma suka kashe fiye da 15 da jikita 'yan kugiyar da dama

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN