Manyan mata da kanana sunyi zanga-zanga tsirara a jihar Imo


Mun samu labarin cewa wasu manyan mata da ma kanana sun fita a saman manyan titunan jihar Imo dakea a kudu maso gabashin Najeriya a tsirara domin yin zanga-zangar kin jinin gwamnati bisa cigaba da tsare Nnamdi Kanu da ake cigaba da yi.

Su dai matan da suka fito da yawa sun yi ta rera wakokin kin jinin gwamnati tare kuma da bayyana bukatar su ta a sako jagoran kungiyar nan dake fafutukar ganin an raba kasar nan ta Indigenous People of Biafra (IPOB).

NAIJ.com ta samu cewa sai dai tuni jami'an 'yan sandan jihar suka cafke matan kafin daga bisani da yawan su su tsere.
 
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Hausa.naij.ng
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN