Wani gwamnan kudu ya tura jirgi mai saukar ungulu cike da kudi zuwa Ekiti


Wani Jirgin sama mai saukar ungulu ya sauka a sabon gidan gwamnati, Ayoba Villa, Ado Ekiti, babban birnin jihar Ekiti.

Jirgin ya sauka ne a gidan gwamnatin jihar da ranan nan. Ana zargin cewa jirgin mai saukar ungulu ya kawo kudade ne gana wani gwamnan Kudu maso kudu. Mambobin jam’iyyar People’s Democratic Party (PDP) na ta zarya a gidan gwamnatin don karban kudi. Suna ta shiga gidan gwamnati ta karamin kofar tsohon ofishin gwamnan

An gano wata mace yar jam’iyyar dake korafin cewa ba’a bata nata kason daga kudin ba.

Ta ce: “Ba’a bani nawa kason ba alhalin wasu sun karba sau biyu ko. “Duk wanda ya karbi kudin nan sannan ya ki zabar Eleka ba zai rayu har ya kashe kudin da hannunsa ba.”

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/Lq4Z5kPck53Le3ibU9RUnY Latsa nan domin ka sauke Manhajarmu ISYAKU.APK https://docs.google.com/uc?export=download&id=0B7lmLLhGZSx5OTVENFlsTkllRTQ Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira 


Hausa.naija.ng 
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN