OPC ta yarabawa zalla ta dawo da karfinta, Gani Adams nason komawa yaki


Kungiyar yarbawa, Afenifere, a jihar Oyo ta soki yunkurin Gwamnatin tarayya na ginawa fulani makiyaya kebantaccen gurin kiwo, cewa bai dace da gwamnatin shugaban Muhammadu Buhari da tayi amfani da kudin al'umma don samar da kebantattun wuraren kiwo ba. 

Kira ga taron tsaro na kudu maso yamma don tataunawa akan kisan makiyayan yankin, Adam yace abubuwan da suka faru a watanni da suka gabata sun nuna Najeriya na kan hanyar canji. A wata magana da Aare Oba Kakanfo yace: Rashin tsaro a kasar nan ya yi nisa. Abin tausayi, kiri kiri a yanzu ana gani, harkar tsaro ta gagari Gwamnatin.

Yanzu ba wani sabon abu bane, labarin kashe manoma. "Wannan kashe kashen suna kara harzuka masu kishin kasa. Koyaushe suna kira ga Gwamnatin da tayi taimakon gaggawa don shawo kan matsalar "

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/Lq4Z5kPck53Le3ibU9RUnY
Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com
Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

hausa.naij.ng
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN