Karanta dalilin da ya sa aka tozarta wadannan samari a wata jihar kudu

Wasu samari guda biyu da suka mayar da kansu barayin awaki karfi da yaji sun fada tsaka mai wuya, bayan asirin su ya tunu yayin da suka saci wata uwar Akuya a kauyen  Eziagulu da ke garin Nnewi a jihar Anambra daga gidan wata mata mai suna Mrs. Roseline.

Bayan barayin Ifedichukwu Iloduba da Chika Umeakunne sun yi nassarar satar Akuyar a karo na farko, sai ja'iran suka sake komawa ranar Talata domin su saci sauran kananan diyan Akuyar, nan fa asiri ya tonu.

Wadannan barayi dai sun sha dukar tsiya, kuma aka zagaya da su a cikin gari domin jama'a su gansu.

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Latsa nan domin ka sauke Manhajarmu ISYAKU.APK https://docs.google.com/uc?export=download&id=0B7lmLLhGZSx5OTVENFlsTkllRTQ Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN