Makaman linzami 2 ne aka sake harbawa Saudiya daga Yamen

Tashar Talabijin ta Al-Akhbariyya da ke Saudiyya ta bayyana cewa, ‘yan tawayen Houthi na Yaman sun harba makamai masu linzami 2 zuwa garin Najran na Kasar amma kuma an yi amfani da garkuwa wajen harbo su kasa.

Amma tashar Al-Misira mallakar mayakan Houthi ta sanar da cewa, an nufi wasu cibiyoyin kudi da ke garin Najran a harin kuma an yi amfani da makami mai linzami samfurin Badir wajen kai harin.

Saudiyya ta sanar da cewa, tun daga ranar 26 ga watan Maris ta lalata makamai masu linzami 28 da aka harba mata daga Yaman.

A ranar 26 ga watan Maris din 2015 ne Saudiiyya ta jagoranci Kasashen Larabawa wajen kai wa ‘yan tawayen Houthi na Yaman hare-hare ta sama kıuma tun daga wannan lokacin zuwa yau an harba wa Saudiyya makamai masu lizami 132.

Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Daga TRT 
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN