Ka san yadda soji ke aiwatar da hukuncin kisa kan yan fashi a shekarun baya ?

A zamanin mulkin soja a Najeriya musamman a shekarun 1980s idan an sami yan fashi da makami da laifi kuma Kotu ta yanke masu hukuncin kisa Gwamnatin sojoji a waccan lokaci ta kan zartar da hukuncin ta hanyar daure yan fashin kuma a harbe su har lahira a gaban jma'a.

A waccan zamani akan kai dan fashi a wajen da ya aikata fashin ko a garin da ya aikata fashin sai a bindige su a wajen.

Idan baku manta ba a garin Birnin Kebbi a 1990s aka harbe wasu yan fashi da makami a unguwar Badariya bayan Kotu ta yanke masu hukuncin kisa daga ciki har da wani babban dansanda mai mukamin mataimakin Kwamishinan yansanda.


Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN